Full width home advertisement

Travel the world

Climb the mountains

Post Page Advertisement [Top]

Karanta yanda wannan yarinyar ta tsira daga hannun masu satar mutane da harbin bindiga a kanta.

Wannan wata karamar yarinyace da ta da ta tsallake hannun masu garkuwa da mutane da kyar da harbin bindiga a kanta a hanyarJibiya zuwa Zurmi cikin jihar Zamfara.

An yi garkuwa da kakarta da sauran wasu fasinja 10.

Muna fatan Allah ya bata lafiya su kuma wanda aka yi garkuwa dasu Allah ya bayyana su.

No comments:

Post a Comment

Bottom Ad [Post Page]

| Designed by Colorlib | Distributed By Best BlogSpot Templates