Full width home advertisement

Travel the world

Climb the mountains

Post Page Advertisement [Top]

Idan Atiku ya ci zabe zai maida hankaline wajan azurta kanshi da abokanshi>>Inji rahoton kasar Amurka

Wata kungiya me zaman kanta a kasar AMurka Eurasia dake sa ido akan harkokin siyasar Duniya ta bayyana cewa idan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya lashe zaben 2019 to zai azurta kanshine da abokanshi.

No comments:

Post a Comment

Bottom Ad [Post Page]

| Designed by Colorlib | Distributed By Best BlogSpot Templates